Sabuwa wakar Tijjani gandu wanda shine fitaccen wakar shahararren dan siyasar nan wato Dr.Rabiu musa Kwankwaso wanda shine yayi wakar Abba Gida Gida.

A yau ya sake dawowa da sabuwa waka mai suna “Taliya bata zabe” wanda yayiwa dan takarar gwamnan jihar Kano Abba kabir Yusuf wanda yake a ƙarƙashin jam’iyar NNPP mai alamar kwandon dadi ko muce mai kwandon kayan marmari.
A cikin wannna wakar mawakin ya nuna cewa mutane su fito domin lokaci yayi da su tunbuke su goriba da sunka lalata jihar kano.
DOWNLOAD MP3
How To Change Your Default Search Engine In Chrome, Edge, Firefox & Safari
Housekeeper at Hotel Capitol at Hotel Capitol
NYSC Member (Electrical Engineer / Computer Engineer) at Arit of Africa